Zargin gurbata tarbiya a Kano

 Kotu a Kano ta aike da wasu matasa hudu 'yan TikTok gidan gyaran hali bisa zargin yada rashin tarbiyya a kafafen sada zumunta biyo bayan kararsu da Hukumar tace fina finai tayi


Wadanda ake tuhuma su ne Hafsa Hamisu (Zoom Zoom), Usman Majidadiɓ (Majidadi), Sumayya Muhammad (Summy Beby), da Usman Ibrahim (Maikalar Kudi), kuma duk sun amsa laifin da ake tuhumarsu da shi.


Hukumar tace fina finai ta jihar Kano karkashin jagorancin Abba El- Mustapha ta sha alwashin ci gaba da yaki da rashin da’a a kafafen sada zumunta domin kare tarbiyya da al’adun al’umma bisa koyarwar addinin Musulunci.

Zumzum

Comments

Popular posts from this blog

Wasu wuraren jimai badai gado ba

'Yanbindiga sun sace mutum 117 da hallaka wasu tara a Jihar Kebbi

Hanyoyi da miji zai bi wajan gamsar da iyali